Sunday, June 28
Shadow

YANZU-YANZU: Iran ta harbawa kasar Israyla jirage marasa matuka guda 100

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Rahotanni daga kasar Iran na cewa shugaban juyin juya hali na kasar Ayatollah Khameini ya baiwa sojojin kasar Umarnin su mayarwa da kasar Israyla martani.

Martanin farko shine kasar Iran ta jefawa kasar Israyla jirage marasa matuka guda 100.

Rahoton yace sojojin Israyla sun ce suna kokarin tare wannan hari.

Karanta Wannan  Abin Kunya:Wata Daya da gama gyaran Matatar Man fetur ta Warri ta sake lalacewa duk da kashe Dala Miliyan $897m wajan gyaranta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *