Tuesday, February 3
Shadow

Bidiyo: Ku kwantar da hankalinku Amare kuma zan muku wakar da zata share muku hawaye>>Ali Jita

Tauraron mawakin Hausa, Ali Jita ya bayyana cewa ya samu sakonni bayan fitar da wakarsa ta yabon Uwar gida.

Saidai yace an nemi ya yiwa Amarya itama waka.

Yace wakar dan nishadi ne yayi ta kuma yana neman a zauna lafiya a gidaje.

Yace nan gaba kadan Amare su saurareshi zai musu wakarsu suma.

Karanta Wannan  Malamai sun sauke Qur'ani a Kano dan nasarar Shugaba Tinubu a 2027 da kuma takarar Gwamna ta Sanata Barau Jibrin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *