Friday, January 23
Shadow

‘Yan kasar Afrika ta kudu na ta murna bayan kashe ‘yan Najeriya 6

Wasu ‘yan Najeriya 6 sun gamu da ajalinsu bayan da aka kashesu a kasar Afrika ta kudu.

Saidai da bidiyon faruwar lamarin ya bayyana a kafafen sada zumunta, ‘yan kasar Afrika ta kudun sun rika yabawa wanda suka kashe ‘yan Najeriyar.

Sun yi fatan a kara kashe ‘yan Najeriyar da yawa.

Karanta Wannan  TSADAR KUDIN MOTA: Ɗan Agajin Izala Ya Yi Tafiyar Kilomita 161 Da Keke Domin Halartar Wa'azin Ƙasa A Jihar Adamawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *