Monday, April 6
Shadow

Kalli Bidiyo: Dan Allah masu cewa na sheke su daina, su bari ta gaskiyar ta zo>>Inji Baba Dan audu

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Shahararren dan fim din Hausa, Rabiu Rikadawa wanda aka fi sani da Baba Dan Audu ya bayyana cewa yana rokon masu cewa ya mutu su daina.

Ya bayyana hakane a wani Bidiyo da ya saka a shafinsa na sada zumunta.

Yace mutane na ta kiransa da cewa wai an ce ya mutu.

Yace dan Allah a bari mutuwar gaskiyar ta zo.

https://www.tiktok.com/@rikadawatv/video/7529640124473232696?_t=ZM-8yDy63dGDyv&_r=1

Ya baiwa mutane musamman masoyansa hakuri.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon:Ta zargi cewa, Likitan mata ya nace sai ta kwanta ya duba mata jiki, saboda ya ganda da katon ciki yana tuanin ciki gareta duk da ta ce masa bata da ciki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *