
Kasuwar hannun jari a Najeriya ta samu tagomashin da bata taba samu ba tun shekarar 1999.
Rahoton yace tun hawan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu mulki, duka hannayen jarin dake kasuwar sun damu tagomashi na kaso 136.
Kafar Nairametrrics tace wannan shine habaka irinta ta farko da kasuwar hannun jarin ta samu tun dawowar Najeriya bisa turbar Dimokradiyya.