Friday, December 5
Shadow

Da Najeriya zata samu shuwagabanni 2 irin Tinubu da ta koma kamar Amurka>>Inji Gwamnan Edo, Monday Okpebholo

Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya bayyana cewa, da Najeriya zata samu shuwagabanni 2 kamar Bola Ahmad Tinubu da ta zama kasar Amurka wajan ci gaba.

Ya bayyana hakane ranar Laraba a wajan wani taron yakin zaben cike gurbi.

Ya kawo canje-canje irin su gyaran haraji da sauransu wanda yace tsari ne wanda ya kawowa kasarnan Ci gaba

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Sojan Ruwa A. Yerima be yi wani kokari ba abinda yawa Wike>>Inji Seun Kuti

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *