Thursday, February 5
Shadow

Matar Gwamnan jihar Borno ta karrama ma’aikataciya me daukar albashin Naira 30,000 data mayar da Naira Miliyan 4.8 da aka tura mata bisa kuskure kyautar Naira miliyan 1

Matar gwamnan jihar Borno, Dr. Falmata Babagana Zulum ta karrama Faiza Abdullahi wadda karamar ma’aikaciyace dake daukar Albashin Naira dubu 30 bayan da ta mayar da Naira Miliyan 4.8 ds aka tura mata bisa kuskure.

Hakanan matar gwamnan ta bata kayan abinci da sauran kyautuka.

Faiza dake aiki a jami’ar Maiduguri, UNIMAID ta bayyana cewa ta mayar da kudin da aka tura mata ne saboda tsoron Allah.

Karanta Wannan  Mun Gano Tabbas 'yan Tà'àddà na Amfani da Jirage marasa matuka irin na kasashen Israela da Ukraine>>Sojojin Najeriya suka koka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *