Tuesday, May 19
Shadow

Mataimakin shugaban kasa Kashin Shettima ya mika matasan da Gwamnati tawa Afuwa zuwa ga Wakilan jihohinsu

Mataimakin Shugaban Kasar Najeriya, Sen. Kashim Shettima ya jagoranci bayar da Matasa yan asalin Jihar Kano zuwa ga Wakilan Jihar Kano a Gwamnatin Tarayya wanda suka hada Shugaban kwamitin kasafin kudi na Majalisar Tarayya, Hon. (Dr. Abubakar Kabir Abubakar Bichi, Mataimakin Shugaban Majalisar Dattijai Sanata Barau I Jibril da Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf domin dawowa dasu wajen Iyayensu.

Karanta Wannan  Ji Sautin Murya dake alamta cewa Hukumar 'yansanda ta jihar Kano ce ta kama yarannan da aka kai Kotu a Abuja sannan kuma Gwamnatin jihar Kano ma tasan da maganar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *