Saturday, June 27
Shadow

Kalli Bidiyon: Da Sauran Kura, Yanda ‘yan Daba suke zuwa gaisuwar Habu Dan Damisa a Kaduna suna faduwa kasa suna zàgè-zàgè da kirari

An ga yanda ‘yan daba ke zuwa suna gaisuwar Habu Dan Damisa a Kaduna suna faduwa kasa suna kirari da zagezage.

Hakan yasa wasu fadin cewa, da alama har yanzu tsugune bata kare ba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Ma'aikata a ma'aikatar kudi sun saka hoton Ministan kudi da shugaba Tinubu ya kora daga aiki, Wale Edun a jikin akwatin gawa yayin da suke murnar sukeshi daga mukamin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *