Friday, December 26
Shadow

Da Duminsa: Wutar Lantarkin Najeriya ta lalace akwai yiyuwar kasar ta shiga Duhu

Rahotanni sun bayyana cewa, wutar Lantarkin Najeriya ta lalace.

Hukumar wutar lantarki ta Abuja ce ta tabbatar da hakan a wata sanarwa data wallafa a X.

Rahotanni sun ce wannan shine karo na 5 da aka samu wannan matsalar a shekarar 2025.

Da yawa dai sun bayyana cewa hakan abin kunyane.

Karanta Wannan  Bidiyo: Babana Tare suka yi hadari da Adam A. Zango amma ba wanda ke maganarsa saikace Adam A. Zango ne kadai mutum>>Inji Wannan matashiyar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *