Thursday, February 5
Shadow

Kwanannan za’a daina dauke wuta kwata-kwata a Najeriya>>Inji Gwamnatin Tarayya

Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, Kwanannan za’a daina dauke wutar Lantarki kwatakwata a kasar.

Hakan ya fito ne daga bakin ministan wuta, Adebayo Adelabu a wata ganawa da manema labarai a Abuja.

Ya bayyana cewa, gwamnati na kokari kan hakan kuma tuni suka fara ganin sakamako me kyau.

‘Yan Najeriya sun dade suna kukan rashin tsayayyar wutar lantarki.

Karanta Wannan  A bayyane yake Gwamnati kadai ba zata iya bayar da tsaro ba, sai mun tashi tsaye mun baiwa kan mu kariya>>Inji T.Y Danjuma

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *