Thursday, February 5
Shadow

Hotuna: Zuwan Malamai wajan walimar dan gidan Sanata Abdulaziz Yari a Kaduna ya jawo cece-kuce

Yadda Manyan Malaman Ƙungiyar Izala Suka Halarci Wa’azin Walimar Ɗan Gidan Sanata Abdul’azeez Yari Abubakar A Dakin Taro Na Arewa House Dake Jihar Kaduna.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda Adam A. Zango ya ke cin Angonci da amaryarsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *