Friday, December 5
Shadow

Kungiyar malaman Jami’a, ASUU ta baiwa Gwamnati kwanaki 14 ta biya mata bukatunta ko ta tafi yajin aiki

Kungiyar malaman Jami’a ta ASUU ta baiwa gwamnatin tarayya kwanaki 14 ta biya mata bukatun ta ko kuma ta tafi yuwji.

Shugaban kungiyar,Prof Christopher Piwuna ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar.

Kungiyar ta ASUU tace muddin lokacin da suka bayar ya kare lallai Gwamnati zata gamu da yajin aikin.

Karanta Wannan  Sai mafarki nake da Buhari>>Inji Murja Kunya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *