Saturday, June 27
Shadow

Matasa su 3 daga jihar Taraba sun tafi Abuja akan Keke dan ganawa da Rarara

Wasu matasa su 3 daga jihar Taraba sun tafi Abuja akan keke da niyyar ganin Tauraron mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara.

A baya dai an samu masu irin wannan aniya da yawa inda wasu ma da kafa suke zuwa.

Karanta Wannan  Bamu Yadda ba: Kungiyar Malaman Jami'a ta Najeriya, ASUU za ta kai karar shugaba Tinubu Kotu saboda sakawa jami'ar UNIMAID dake Maiduguri sunan Muhammad Buhari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *