Wednesday, April 8
Shadow

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya dawo daga taron majalisar Dinkin Duniya da ya halarta

Mataimakin Shugaban kasa, Kashim Shettima ya dawo daga kasar Amurka inda ya halarci taron majalisar Dinkin Duniya.

Kashim ya wakilci shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a wajan taron inda ya nemi a baiwa Afrika kujerar Dindindin a majalisar.

Karanta Wannan  PSG ta lallasa Inter Milan da ci 5-0 inda ta lashe kofin Championship League, kalli Yanda magoya bayan PSG din suka daga tutar neman a daina kàshè Falasdiynawa a Gàzà

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *