Friday, December 5
Shadow

Shugaba Tinubu ya san Kuna cikin wahalar Rayuwa amma kwanannan zata kare>>Inji Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana cewa, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yana sane da irin halin matsin rayuwar da ake ciki.

Saidai yace abin ya kusa zuwa karshe dan kwanannan lamura zasu gyaru sosai.

Ya bayyana hakane a wajan wani taron makamashi da aka gudanar a Abuja ranar Talata

‘Yan Najeriya da yawane ke kokawa da matsin rayuwa tun bayan hawan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu Mulki a shakarar 2023.

Karanta Wannan  Na Sadaukar Da Albashina Na Watan Satumba Ga Uwargidan Shugaban Kasa, Sanata Remi Tinubu Domin Gina Katafaren Dakin Karatu, Cewar Khamis Musa Darazo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *