Saturday, June 27
Shadow

Shugaba Tinubu ya san Kuna cikin wahalar Rayuwa amma kwanannan zata kare>>Inji Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana cewa, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yana sane da irin halin matsin rayuwar da ake ciki.

Saidai yace abin ya kusa zuwa karshe dan kwanannan lamura zasu gyaru sosai.

Ya bayyana hakane a wajan wani taron makamashi da aka gudanar a Abuja ranar Talata

‘Yan Najeriya da yawane ke kokawa da matsin rayuwa tun bayan hawan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu Mulki a shakarar 2023.

Karanta Wannan  Zanga-zangar kin jinin Donald Trump ta barke a biranen kasar Amurka bayan da ya lashe zabe, Kalli Hotuna da Bidiyon yanda Amurkawa da yawa ke kuka saboda takaicin ya ci zabe

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *