Thursday, February 5
Shadow

‘Yar Najeriya data tafi kasar Belgium a mashin ta dawo a mashin din bayan kwashe kwanaki 72

‘Yar Najeriya kuma ma’aikaciyar Kwastam, Akpevwe Ogboru data tafi kasar Belgium a mashin ta dawo Najeriya bayan kwashe kwanaki 72.

Bayan dawowarta ta samu kyakkyawar tarba a hannun abokan aikinta.

Karanta Wannan  Sanata Akpabio yana kirana da sunan Sarauniyar majalisa, Sannan yace idan na yadda yayi lalata dani zai shirya mana chasu ni dashi na gani na fada>>Sanata Natasha Akpoti

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *