Friday, December 5
Shadow

Majalisar Tarayya ta amince da kafa sabbin jami’an tsaro masu Yaqi da hakar ma’adanai ba bisa ka’ida ba

Majalisar tarayya ta amince da kafa hukumar jami’an tsaro wanda zasu yi yaki da masu hakar ma’adanai ba bisa qa’ida ba.

Yanzu sa hannun shugaban kasa za’a jira kamin kafa wannan hukuma da kuma sanin lokacin da zata fara aiki.

Karanta Wannan  TSADAR KUDIN MOTA: Ɗan Agajin Izala Ya Yi Tafiyar Kilomita 161 Da Keke Domin Halartar Wa'azin Ƙasa A Jihar Adamawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *