Sunday, June 28
Shadow

Najeriya ta lallasa Gabon da ci 4-1, Shugaba Tinubu ya jinjinawa Super Eagles

A ci gaba da wasan neman kaiwa ga gasar cin kofin Duniya, Najeriya ta lallasa Gabon da ci 4-1 a wasan da suka buga da yammacin yau.

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya jinjinawa ‘yan wasan Super Eagles inda yace su ci gaba da samun Nasara har sai sun kai ga shiga gasar ta cin kofin Duniya.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Tauraruwar fina-finan Hausa, Fatima Hamza ta Zargi cewa jikan Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya mata ba daidai ba kuma har ta kira babban dan Marigayi ta sanar dashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *