Friday, December 5
Shadow

Muna zuwa Masallatai ‘yan Uwan Musulmai basa taimakon mu amma gashi ana taimakon mu a coci>>Inji Wannan matar ‘yar Arewa

Wannan wata matace ‘yar Arewa dake kokawa da rashin taimako a masallaci.

Tace idan suka je neman taimako a masallaci sawa ake a kamasu amma gashi yanzu ana taimakonsu a coci.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Yanda Saurayi dan Kaduna ya kai Budurwarsa 'yar Kano suka ci tsire suka kuma yi sayayya amma ya tsere ya barta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *