Friday, June 26
Shadow

Muna zuwa Masallatai ‘yan Uwan Musulmai basa taimakon mu amma gashi ana taimakon mu a coci>>Inji Wannan matar ‘yar Arewa

Wannan wata matace ‘yar Arewa dake kokawa da rashin taimako a masallaci.

Tace idan suka je neman taimako a masallaci sawa ake a kamasu amma gashi yanzu ana taimakonsu a coci.

Karanta Wannan  Da Duminsa:Duk da cire gwamna Fubara da Jibge jami'an tsaro, Tsageran Niger Delta sun sake fasa butun gas a jihar Rivers

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *