Wednesday, April 8
Shadow

Ni a wajena bana goyon bayan janye ‘yansanda daga baiwa manyan mutane a kasarnan Kariya>>Inji Sanata Aliyu Wamako

Sanata Aliyu Wamako ya bayyana cewa, baya goyon bayan janye jami’an ‘yansanda daga baiwa manyan mutane kariya.

Ya bayyana hakane a zaman zauren majaliaar Dattijai.

Sanata Wamako yace dalili kuwa shine masu garkuwa da mutane hankalinsu zai koma kan manyan mutanen su fara sacesu.

Ya bayyana cewa ya kamata a tashi tsaye a yaki masu sata da kashe mutanen ne ba a rika binsu da lalama ba.

Karanta Wannan  Idan kuna son kanku da Arziki kada ku baiwa dan Arewa tikitin tsayawa takarar shugaban kasa a 2027 idan kuwa kuka yi hakan to mutuwa zaku yi murus>>Wike ya gargadi jam'iyyar PDP

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *