Thursday, December 18
Shadow

Kalli Bidiyon: Duk wanda ya bayar da kudi wai a sauke masa Qur’ani dan kasuwancinsa ya bukasa yayi Bidi’a>>Inji Malam Jamilu

Malam Jamilu magajin Dr. Idris ya bayyana cewa, duk wanda ya bayar da kudi a sauke masa Qur’ani dan kasuwancinaa ya habaka yayi a banza.

Yace kuma ya aikata Bidi’a.

Yace shi mai karatun Qur’anin zai Samu Ladar karanta Qur’ani amma shi me neman kasuwar an ci kudinsa a Banza.

Karanta Wannan  Fàdàn cacar Baki ya barke tsakanin Hausawa Musulmai 'yan Arewa da Inyamurai a kafafen sada zumunta inda Hausawa suka fara mayar da martani kan shaguben da akewa 'yan Arewa na cewa Inyamurai su koyi Hausa saboda ko da Tshàgyèràn Dhàjì sun kamasu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *