Saturday, June 27
Shadow

Duk wani Ahlussunah farin ciki ya kamata yayi da kamun da akawa Sheikh Khalifa Sani Zaria>>Inji Dr. Hussain Kano

Dr. Hussain Kano ya bayyana cewa, duk wani Ahlussunah kamata yayi ace yayi farin ciki da kama Sheikh Khalifa Sani Zaria.

Ya bayyana cewa dalili shi dan bidi’a ne.

Yace idan Abu ya samu dan Bidi’a farin ciki ake amma idan ya samu Musulmi me sabo, shi kuma jaje ake mada.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Kalli Bidiyon yanda shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ke bayar da umarnin a lalata jam'iyyar ADC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *