Tuesday, February 24
Shadow

Anthony Joshua yace zai yi Ritaya daga Dambe kuma ba zai sake zuwa Najeriya ba

Rahotanni sun bayyana cewa, Anthony Joshua, Shahararren dan Dambe yace zai yi ritaya.

Hakanan yace ba zai kara zuwa Najeriya ba.

Hakan ya fito ne daga bakin danginsa.

Hakan na zuwane bayan khadarin mota ya rutsa da Anthony Joshua ya ji ciwo, sannan abokansa 2 suka rigamu gidan gaskiya.

Karanta Wannan  Wannan matar na kira ga Yarbawa da su sheke Hausawa a Legas idan Tinubu bai ci zaben 2027 ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *