Friday, July 17
Shadow

Anthony Joshua yace zai yi Ritaya daga Dambe kuma ba zai sake zuwa Najeriya ba

Rahotanni sun bayyana cewa, Anthony Joshua, Shahararren dan Dambe yace zai yi ritaya.

Hakanan yace ba zai kara zuwa Najeriya ba.

Hakan ya fito ne daga bakin danginsa.

Hakan na zuwane bayan khadarin mota ya rutsa da Anthony Joshua ya ji ciwo, sannan abokansa 2 suka rigamu gidan gaskiya.

Karanta Wannan  Ciki da gaskiya :Kalli Yanda Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya cika mota Hilux da takardu dake dauke da bayanan yadda ya kashe duka kudaden da ya samu lokacin yana Gwamnan Kaduna

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *