Friday, September 11
Shadow

Anthony Joshua yace zai yi Ritaya daga Dambe kuma ba zai sake zuwa Najeriya ba

Rahotanni sun bayyana cewa, Anthony Joshua, Shahararren dan Dambe yace zai yi ritaya.

Hakanan yace ba zai kara zuwa Najeriya ba.

Hakan ya fito ne daga bakin danginsa.

Hakan na zuwane bayan khadarin mota ya rutsa da Anthony Joshua ya ji ciwo, sannan abokansa 2 suka rigamu gidan gaskiya.

Karanta Wannan  Bidiyo: Ko ka yafewa Buhari ko ka zageshi sai Allah ya mai Hisabi akan abinda yayi daidai da inda bai yi daidai ba>>Inji Malam

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *