Thursday, March 12
Shadow

An yiwa Sheikh Khalifa Sani Zaria addu’a a masallacin Sultan Bello

Limamin Masallacin Sultan Bello dake Kaduna ya yiwa Malamin Darika, Sheikh Khalifa Sani Zaria addu’ar Allah ya fitar dashi daga Jarabawar data sameshi.

Limamin yace wannan jarabawa na iya samun kowa dan haka a ajiye banbancin Akida.

Rahotanni dai sun ce an kama Sheikh Khalifa Sani Zaria ne bisa zargin an bashi kudi yayi addu’a.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Kalli yanda Matan Jihar Rivers suka tashi suka kama gabansu yayin da ake tsaka da taro matar shugaban kasa, Remi Tinubu na jawabi, sun ce basa son jin jawabinta, Ance bai kamata su kunyata matar shugaban kasar irin haka ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *