Saturday, June 27
Shadow

Na ji dadin Nasarar da super Eagles suka samu na zuwa na 3 a gasar AFCON>>Inji Shugaba Tinubu

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana jin dadinsa da nasarar da Super Eagles suka samu akan kasar Egypt.

Ya bayyana hakane a shafinsa na sada sumunta

Yace abin a yabane duk da rashin nasarar da suka samu a hannun Morocco amma sun yi nasara akan Egypt.

Karanta Wannan  Kasar Amurka ta saka cewa sai 'Yan Najeriya sun ajiye dala $15,000 kamin a basu visar shiga kasar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *