
Wannan wasu ‘yan kasar Senegal ne da aka ga suna karatun Qur’ani yayin da kasarsu ke tsaka da wasa da kasar Morocco a wasan karshe na gasar cin kofin AFCON.
Bidiyon ya dauki hankula sosai inda musamman musulmai sukai ta cewa masha Allah.

Wannan wasu ‘yan kasar Senegal ne da aka ga suna karatun Qur’ani yayin da kasarsu ke tsaka da wasa da kasar Morocco a wasan karshe na gasar cin kofin AFCON.
Bidiyon ya dauki hankula sosai inda musamman musulmai sukai ta cewa masha Allah.