Thursday, January 22
Shadow

‘Yan Najeriya da yawa na kokawa da cewa arhar farashin abinci ta yi yawa>>Inji Sanata Adams Oshiomhole

Sanata Adams Oshiomhole ya bayyana cewa, ‘yan Najeriya na kokawa da arhar da kayan abinci suka yi inda suke cewa ta yi yawa.

Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi inda yace Gwamnati ta yi alkawarin saukakawa talakawa rayuwa kuma ta yi hakan.

Karanta Wannan  ABIN TAUSAYI: Tun Yaron Yana Dan Watanni Hudu Da Haihuwa Suka Rabu Da Mahaifiyarsa, Hakan Ya Sa Bayan Girma Yake Fita Da Shi Aikin Achaba Saboda Babu Mai Kula Masa Da Shi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *