Friday, March 13
Shadow

‘Yan Najeriya da yawa na kokawa da cewa arhar farashin abinci ta yi yawa>>Inji Sanata Adams Oshiomhole

Sanata Adams Oshiomhole ya bayyana cewa, ‘yan Najeriya na kokawa da arhar da kayan abinci suka yi inda suke cewa ta yi yawa.

Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi inda yace Gwamnati ta yi alkawarin saukakawa talakawa rayuwa kuma ta yi hakan.

Karanta Wannan  YANZU YANZU: Wata kungiyar Matasan Arewa Masu goyon Bayan Bola Tinubu Wadda take da yawan Mabiya miliyan 100 ta yiwa Shugaban ƙasa Bola Tinubu Alƙawarin kawo Masa Miliyoyin kuri'un Matasan Arewa a kakar zaɓe Mai zuwa ta 2027

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *