
Daya daga cikin dattawan da aka yi hira dasu akan aika-aikar da su Umar ke yi a Kano ya bayyana cewa wani ne ke daukar nauyinsu.
Ya bayyana cewa, mutumin ba a Najeriya yake ba, a kasar Saudiyya yake zaune.

Daya daga cikin dattawan da aka yi hira dasu akan aika-aikar da su Umar ke yi a Kano ya bayyana cewa wani ne ke daukar nauyinsu.
Ya bayyana cewa, mutumin ba a Najeriya yake ba, a kasar Saudiyya yake zaune.