Tuesday, February 3
Shadow

Inna LILLAHI wa inna ilaihi raji’un, Kalli Bidiyon yanda aka yi barin whùtà sosai a babban birnin Niamey na kasar Nijar

A daren jiya, an samu barin wuta sosai a babban birnin Niamey dake kasar Nijar.

An ga yanda makamai ke harba abubuwa sama.

A wani Bidiyo daya watsu sosai a kafafen sada zumunta, an ji mutane nata salati da hailala.

Wasu rahotanni sun ce wani abune aka gani yana shawagi a sararin samaniyar kasar wanda ba’a san dashi ba.

A filin jirgin kasar ma, an ga yanda mutane suka kidime kowa nata kansa.

Karanta Wannan  Majalisar Ƙoli ta Shari’ar Musulunci ta naɗa Dakta Bashir Aliyu a matsayin sabon shugaba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *