
Tsohon Gwamnan Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya je yiwa ‘yan kasuwar Sinja jajen Ibtila’in da ya fada musu.
An ga yanda jama’a da yawa suka taru inda suke nuna soyayya da goyon baya a gareshi.

Tsohon Gwamnan Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya je yiwa ‘yan kasuwar Sinja jajen Ibtila’in da ya fada musu.
An ga yanda jama’a da yawa suka taru inda suke nuna soyayya da goyon baya a gareshi.