
Tauraron dan Darika, Alhaji Anisee ya bayyana cewa, muddin suna da rai da lafiya, Farfesa Isa Ali Pantami ba zai zama gwamnan jihar Gombe ba.
Yace zasu hada hadda addu’a.
Yace a baya ya rika zaginsu yana fadar kalaman da basu dace ba akan ‘yan darika, watau yanzu so yake ya zama gwamna dan ya tabbatar da abinda ya fada a aikace.