
Rahotanni sun bayyana cewa kotun shari’ar Musulunci a Kano ta hana masallatan Juma’a yin Sallah akan titi.
Rahoton yace duk masallacin da aka kama ana sallah akan titi, zai fuskanci fushin hukuma.
Tsohon Hadimin shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad ne ya bayyana hakan.