Wednesday, February 18
Shadow

Sadiya Haruna Ta saki Bidiyon bayan da Hafsat Baby tace idan ta isa su yi Bidiyo babu rigar Nòwnòw

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

A baya dai kun ji cewa, Hafsat Baby ko Hafsat Lawancy ta nemi ita da Sadiya Haruna su yi Bidiyo baby rigar Nòwnòw idan ta isa.

Hafsat ta bayyana hakane bayan da fadan cacar baki ya barke tsakaninta da Sadiya Haruna.

Saidai a nata martanin, Sadiya ta saki Bidiyo inda take cewa, ba zata iya yin hakan ba.

Ta kira mahaifiyarta inda take bata labarin abinda ya faru.

@sayyada_sadiya_haruna

Murudaina bazasu bari inyi video ba breziya ba kiyi hakuri karuwa mai blue film 😂😂😂🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻 #moot #sayyada #goviral #bestvideo #Viral

♬ original sound – SAYYADA
Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Ba kudi aka bani na yi ridda na koma Kirista ba, yanzu abu daya nake nema wajan Malaman Musulmai shine su nuna min inda aka cewa Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yayi Sallah sau biyar a rana a cikin Qur'ani>>Inji Abubakar dan jihar Borno da yayi Ridda

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *