
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, da farko da ya cire tallafin man fetur da yawa basu fahimceshi ba.
Yace amma yanzu haske ya bayyana.
Ya bayyana hakane a ganawarsa da Malaman Musulmai dana Kiristoci da ya shiryawa shan ruwa a fadarsa da yammacin ranar Juma’a
Kuma yace cikin malaman Musulmai dana Kirista babu wanda ya taba samunsa yace ya dawo da tallafin man fetur.