Monday, March 2
Shadow

Da Duminsa: Baraka ta kunno kai tsakanin Qasar Saudiyyq da Amurqa

A yayin da abubuwa ke kara kamari a gabas ta tsakiya.

Rahotanni na cewa, wata baraka ta kunno kai tsakanin kasar Saudiyya da kasar Amurka.

A wata hira da wakilin kasar Saudiyya yayi da Aljazeera, ya koka da cewa qasar Amurka, ta kwashe duk wasu makamanta daka iya tare hare-hare ta sama ta kaisu kasar Israyla.

Ya koka da cewa yayin da su kuma kasashen Larabawa da suka baiwa Amurkar Sansani ta ajiye sojojinta an barsu su ji da kansu.

Saidai Hukumar tsaro ta kasar Amurka tace suna tarewa kowace kasa barazanar harin da ake kai mata a yankin Larabawan.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Wata mata da ciwon Dajin Nònò ya kamata, har aka yànqèshì, data shafa Hankicin da na yiwa addu'a, wani nonon ya sake fitowa>>Inji Fasto Enoch Adeboye

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *