
Shahararren malamin Kirista, Rev. Ezekiel Dachomo yayi wasu munanan kalamai ga addinin Musulunci da suka tayar da hankula sosai.
Da yawa ciki hadda Kiristoci sun yi Allah wadai da wadannan kalaman Nasa.
Danna Nan dan kallon Bidiyon abinda ya fada
Rev. Ezekiel Dachomo dai yayi kaurin suna wajan sukar Addinin Musulunci da zarge-zargen da basu tabbata ba akan Musulunci.