
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, zata fara rabawa talakawa abinci kyauta, kamar yanda ake yi a kasar Amirka.
Wannan tsari za’a yi shine a karkashin ofishin matar shugaban kasa, Remi Tinubu.
Ministan noma, Sen. Abubakar Kyari ne ya bayyana hakan inda yace hakan zai maye tsarin da ake amfani dashi yanzu.