
Rahotanni daga jam’iyyar APC na cewa an samu wani tsagi na jam’iyyar ya balle inda har sun samar da sabuwar shugaba.
Shugabar da suka samar itace Dr. Hafsatu Danladi.
Kuma rahotanni sun ce suma sun garzaya kotu inda suke neman a sauke shugaban APC na yanzu dan a basu shugaban cin jam’iyyar.