Wednesday, April 8
Shadow

Duk abinda zaku yi ku je ki yi ta yi, idan ‘yan Arewa basu zabi Tinubu ba ba zai zarce ba>>Inji fasto Elijah Ayodele

Fasto Elijah Ayodele yayi gargadin cewa Arewa na da muhimmanci wajan samun nasarar zarcewar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a karo na 2.

Ya bayyana hakane a wajan wani wa’azi da ya gudanar a cocinsa.

Yace idan ‘yan Arewa sun zabi Tinubu zai zarce amma idan basu zabeshi ba, ba zai zarce ba.

Karanta Wannan  Ya kamata mutane su shiga taitayinsu su daina yada karya da bata sunan dan shugaban kasa, Seyi Tinubu>>Kungiyar Kiristoci ta CAN ta yi gargadi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *