
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya fito yake bayyana dalilin ficewarsa daga jam’iyyar NNPP zuwa APC.
Gwamna Abba ya bayyana cewa, wun hango wani katon dutsene suka ce a kauce a bi hanya amma aka kiya.
Gwamnan yace shiyasa su suka nemawa kansu Mafita.