
Lauyan David Mark, Realwan Okpanachi ya tabbatar da cewa a takardar rantsuwa da hukumar zabe me zaman kanta, INEC ta gabatarwa da kotu.
Ta tabbatar da cewa, David Mark ne halastaccen shugaban jam’iyyar ADC hakanan Rauf Aregbesola shine halastaccen sakataren jam’iyyar.
Ya bayyana hakane ga manema labarai bayan zaman kotun.
A yanzu dai kotu ce za’a jira ta yanke hukunci kan karar.