Thursday, April 16
Shadow

Kalli Bidiyon: Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya sakawa wanda zai gajeshi, Sanata Wadada sunan Muje Maha

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bayyana sanata Aliyu Wadada a matsayin wanda zai gajeshi.

Saidai abinda yafi daukar hankali shine Gwamna Abdullahi ya bayyana sanata Wadada da cewa, Muje Maha ne.

Hakan yasa wasu ke fassara cewa watau kawai rakumi da akalane kenan.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Babbar Kotu a Abuja ta Haramta Zàngà-zàngà

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *