
Shugaban kasar Kenya, William Ruto ya bayyana cewa, ‘Yan Najeriya basu iya turanci ba idan suka yi turanci ba’a gane ahinda suke cewa.
Yace amma su ‘yan Kenya sun fi ‘yan Najeriya iya turanci da ilimi.
Yayi wannan maganane a matsayin martani bayan da shugaba Tinubu ya yi magana akan tattalin arzikin Kenya wanda yace Na Najeriya ya fishi.