Saturday, May 9
Shadow

Da Duminsa: An samu Wani me rufin Asiri da yace zai auri Zulaihat

” Idan Har Iyayen Aisha Zasu Bani Ita Wallahi Zan Biya Mata Kudin Zuwa Saudiya Taje Dakin Ka’abah Ta Fara Addu’oin Neman Gafara Ga Allah, Bayan Ta Dawo Zan Aureta Tareda Nema Mata Makaranta Domin Ta Cigaba Da Karatu Cewar, Matashin Dan Kasuwa Daga Jihar Sokoto Mudassir Umar Abba

Dun Allah ku taimaka min da (sharing) domin sakon ya isa inda ya kamata Allah yasaka da alheri 🤲🤲🙏✅

Karanta Wannan  Ban san ta yaya suke iya bacci ba yayin da 'yan tà'àddà ke kàshè mutane>>Atiku ya koka kan matsalar tsaro, yace shuwagabannin da suka zo bayan mulkinsu shi da Obasanjo ne suka kawo matsalar tsaro

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *