
” Idan Har Iyayen Aisha Zasu Bani Ita Wallahi Zan Biya Mata Kudin Zuwa Saudiya Taje Dakin Ka’abah Ta Fara Addu’oin Neman Gafara Ga Allah, Bayan Ta Dawo Zan Aureta Tareda Nema Mata Makaranta Domin Ta Cigaba Da Karatu Cewar, Matashin Dan Kasuwa Daga Jihar Sokoto Mudassir Umar Abba
Dun Allah ku taimaka min da (sharing) domin sakon ya isa inda ya kamata Allah yasaka da alheri 🤲🤲🙏✅