Friday, June 26
Shadow

Da Duminsa: An samu Wani me rufin Asiri da yace zai auri Zulaihat

” Idan Har Iyayen Aisha Zasu Bani Ita Wallahi Zan Biya Mata Kudin Zuwa Saudiya Taje Dakin Ka’abah Ta Fara Addu’oin Neman Gafara Ga Allah, Bayan Ta Dawo Zan Aureta Tareda Nema Mata Makaranta Domin Ta Cigaba Da Karatu Cewar, Matashin Dan Kasuwa Daga Jihar Sokoto Mudassir Umar Abba

Dun Allah ku taimaka min da (sharing) domin sakon ya isa inda ya kamata Allah yasaka da alheri 🤲🤲🙏✅

Karanta Wannan  Shugaban kasa Bola Tinubu ya yafewa kamfanin mai na kasa, NNPCL bashin dala Biliyan $1.42 da Naira Tiriliyan 5.57 daya kamata su biya Gwamnatin Tarayya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *