
Bayan da Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi ta fito ta yi magana akan cewa ba lallai ta yi aure inda tace tunda ba dole bane.
Ta sha suka sosai a wajan al’ummar Arewa.
A yanzu kuma wadanda suka santa ne suka fito suka fadi gari da unguwar data taso a Jos da halayyar ‘yan gidansu.
An bayyana ‘yan gidansu da cewa mutanen kirki ne.