
Tauraron mawakin Najeriya, Davido ya bayyana cewa gidansu musulmai ne kakansa namiji musulmi ne hakanan kakarsa mace musulmace.
Yace amma kowa a gidansu babu wanda aka takurawa, an bar mutum yayi addinin da yake so.
Ya bayyana hakane a wani Bidiyo inda ake masa tambayar addininsa.